Wednesday, May 28, 2008

MAJALISAR DOKOKI TA AMURKA TAYI DOKA DAKE LAMUNCE MA KASAR ISRA’ILA YIN SAMA WAJEN KARFIN SOJA

Majalisar dokoki ta Kasar Amurka (wato congress) ta amince da dokan da take neman gaggauta kulla cinikin makamai da Kasar Isra’ila da Amurka, da bada Karin gudun mawan soja da Amurka takeyi wanda ze kai kimanin dala miliyan dari da hamsin na shekara ta 2009, kamar yadda dokan ta shardanta cewa dukkan wani makami da Amurka zata saida ma wata daga cikin kasashen larabawa kada yazami makami ne da ze iya kawo barazana ga zaman lafiyan kasar Isra’ila. Wannan ke nuna cewa Amurka tana da hannu cikin duk irin kisan gilla da Isra’ila takeyiwa Falasdinawa a kowace rana.

No comments: